Najeriya
Matan da aka ceto a Sambisa akwai ma su ciki
Tun bayan da aka ceto wasu mata su kimanin 275, rahotanni ke cewa wasunsu da dama suna dauke da juna biyu. Wasu ‘Yan Najeriya na zargin cewa da yawansu sun haihu, wasu kuma suna dauke da juna biyu, wannan dalilin ya sa wakinlin RFI Hausa a Yola Kabiru Arayu ya ziyarci sansanin ‘yan gudun hijira da ke Malkohi, inda ake lura da su. Kuma ya aiko da rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
RAHOTO: Matan da aka ceto a Sambisa akwai ma su ciki
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu