Isa ga babban shafi
Najeriya

Sojin Najeriya sun sake ceto Mata 25 a Sambisa

Rundunar Sojin Najeriya ta sanar da ceto Karin mata da yara 25 daga hannun kungiyar Boko Haram a dajin Sambisa, tare kashe mayakan kungiyar da dama da tarwatsa sansaninsu. Daraktan yada labaran sojin, Kanal Sani Usman Kukasheka ya ce zaratan sojin Najeriya sun lalata sansanin Boko Haram bakwai a dajin Sambisa tare da jaddada aniyarsu ta kakkabe mayakan daga yankin.

'Yan Matan da Dakarun Najeriya suka ceto daga hannun Boko Haram a Dajin Sambisa
'Yan Matan da Dakarun Najeriya suka ceto daga hannun Boko Haram a Dajin Sambisa AFP PHOTO / NIGERIAN ARMY
Talla

Kimanin mata 275 aka tafi da su zuwa asibiti domin diba lafiyarsu a Yola babban birnin Jihar Adamawa da ke makwabta da Borno inda aka yi garkuwa da Matan.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.