Najeriya
Mutanen Borno da Yobe suna kwarara zuwa Gombe
‘Yan gudun hijira daga Jahohin Borno da Yobe da Adamawa na ci gaba da kwarara zuwa Jahar Gombe wadanda zaman fargaba akan hare haren da ‘Yan bindiga ke kai wa a yankin arewa maso gabacin Najeriya ya tilastawa neman mafaka don tsira da ransu. Shehu Saulawa ya aiko da Rahoto daga Bauchi.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Rahoto: Mutanen Borno da Yobe suna kwarara zuwa Gombe
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu