Najeriya
Matsalar Tsaro: Dattawan Arewacin Najeriya sun bayyana damuwa
Kungiyar Dattawan Arewacin Najeriya ta bayyana damuwarta kan halin ko in kula da Gwamnatin kasar ke nunawa Yankin. Dattawan sun bayyana kokensu ne a karshen babban taron da suka gudanar a Jihar Kano. A cikin Rahoton Abubakar Isa Dandago, Kungiyar tace muddin gwamnatin taki jin kiran nasu zasu fara tunanin daukar matakin kare kai.
Wallafawa ranar:
Talla
Matsalar Tsaro: Dattawan Arewacin Najeriya sun bayyana damuwa
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu