Hukumomin lafiya sun yi gargadi game da barazanar da ke tunkarar matasa a Ghana
A kasar Ghana, alkaluman da hukumar kula da kiwon lafiyar kasar ta fitar yayi nuni da cewa, matasa dubu dari shida ne suka kamu da cutar shanyewar rabin jiki a shekarar da ta gabata.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Kunna - 02:55
Talla
Wadannan alkaluma sun nuna cewar yanzu haka matasa suka fi kamuwa da cutar maimakon manya masu shekaru 80 zuwa 90 a baya.
Shiga alamar sauti, domin sauraron rahoton Abdallah Sham-un Bako.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu