Isa ga babban shafi
Afrika ta Kudu

Ana taron kare gandun daji a Durban

Wakilai daga sassa daban daban na duniya sun fara taro karo na 14 dangane da kare manyan gandayen daji, wanda shi ne karo na farko da ake gudanar da shi a Afirka. Taron wanda ke gudana a birnin Durban na kasar Afirka ta Kudu zai share tsawon kwanaki 4 kuma Hukumar Noma da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ce FAO ke daukar nauyin gudanar da shi. Abubakar Issa Dandago ya diba batun kare gandun daji a arewacin Najeriya a cikin rahoton da ya aiko.

Dajin Finland
Dajin Finland RFI/Laurent Berthault
Talla

03:09

Rahoto: Kare gandun daji a arewacin Najeriya

Abubakar Issa Dandago

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.