Isa ga babban shafi
Colombia

‘Yan tawayen FARC da Gwamnati sun koma teburin Sasantawa

Gwamnatin Kasar Colombia da Yan Tawayen kungiyar FARC na cigaba da matsin lamba ga junansu, don ganin sun kammala tattaunawar zaman lafiya, a yakin da suka kwashe sama da shekaru 50 suna fafatawa.Bangarorin biyu sun kammala hutun makwanni uku da suka dauka, inda suka koma Cuba don ci gaba da taro kan yadda za’a kawo karshen yakin da ya hallaka mutane sama da 600,000.

Tawagar Wakilan 'Yan tawayen FARC da wakilan Gwamnati da ke zaman sasantawa a Cuba
Tawagar Wakilan 'Yan tawayen FARC da wakilan Gwamnati da ke zaman sasantawa a Cuba REUTERS/John Vizcaino
Talla

Shugaban tawagar ‘Yan Tawayen, Ivan Marquez, ya bukaci bangaren gwamnati da ya dai na farfaganda a kan yakin.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.