Isa ga babban shafi
Colombia

Gwamnatin Colombia ta ba ‘Yan tawayen FARC wa’adin shekara

Gwamnatin Kasar Colombia ta bai wa kungiyar ‘Yan Tawayen FARC, shekara guda ta amince da shirin yarjejeniyar zaman lafiyar a lokacin da suke tattaunawa juna, don kawo karshen tashin hankalin da ake samu a kasar.

Mai shiga tsakanin rikicin Colombia Humberto De la Calle,a lokacin da yake suke ganawa da wakilan 'Yan tawayen FARC da na Gwamnatin Colombiaa Cuba
Mai shiga tsakanin rikicin Colombia Humberto De la Calle,a lokacin da yake suke ganawa da wakilan 'Yan tawayen FARC da na Gwamnatin Colombiaa Cuba REUTERS/Audun Braastad/NTB Scanpix
Talla

Shugaban kasar, Juan Manuel Santos yace ba za su iya daukar dogon lokaci suna jan kafa ba.

Wannan kuna na zuwa ne bayan rundunar Sojin kasar tace ta kashe dakarun ‘Yan Tawayen kungiyar FARC 20, akan iyakar kasar da Ecuador, bayan wani harin sama da ta kai akan su. Kamar yadda Kwamnadan sojin kasar, Janar Leonardo Barrero, ya tabbatar.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.