Colombia
‘Yan tawayen Colombia sun dauki matakin tsagaita wuta
‘Yan Tawayen kungiyar FARC a kasar Colombia, sun sanar da tsagaita wuta na watanni biyu, saboda fara tattaunawar zaman lafiyar da suka fara da gwamnati a Havana. Ana sa ran taron zai taimaka wajen kawo karshe yakin da aka kwashe shekaru 50 ana yi, wanda ya lakume rayuka sama da 600,000.
Wallafawa ranar: