Isa ga babban shafi
Colombia

‘Yan tawaye da Gwamnatin Colombia za su gana a Norway

Wakilan Gwamnatin kasar Colombia, da ‘Yan Tawayen kungiyar FARC, sun isa kasar Norway, don fara tattaunawa kan tashin hankalin da aka kwashe shekaru 50 ana yi a cikin kasar. Mai shiga tsakani a taron, Humberto de la Calle, yace duk da yake baya so ya kururuta taron, yana da fata mai kyau cewar, taron zai cim ma nasara.

Rundunar 'Yan Tawayen FARC a masu yaki a Colombia
Rundunar 'Yan Tawayen FARC a masu yaki a Colombia Reuters
Talla

Babu dai wani bayani dangane da jadawalin taron. Amma wannan ne karon Farko da Gwamnatin kasar za ta fara zaunawa a teburin sasantawa da ‘Yan tawayen a birnin Oslo kafin karo na biyu su sake tattaunawa a Cuba.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.