Isa ga babban shafi
Colombiya

'Yan Tawayen Colombiya sun bayyana ban kwana da garkuwa da mutane

Shugaban Kasar Colombiya, Juan Manuel Santos, ya yaba da ikrarin kungiyar 'yan Tawayen FARC, na shirin kawo karshen garkuwa da mutane, da kuma sakin 'yan Sanda da sojoji goma dake hannunsu, amma kuma ya ce tayin ya gaza.

Reuters
Talla

Shugaban ya ce zasuyi iya bakin kokarin su wajen ganin an sako mutane

Kungiyar ta FARC mai ra'ayin makisanci ba bayyana ko zata saki fararen hula da ta ke garkuwa da su ba. Kungiyar kan samu kudade shiga daga garkuwa da mutane. Kuma cikin wata sanarwa ta ce zata kara wasu fararen hula hudu cikin wadanda kungiyar zata sake.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.