Isa ga babban shafi
Colombia

Gwamnatin Colombia za ta fara zaman tattaunawa da ‘Yan tawayen

Tawagar Gwamnatin kasar Colombia, a wajen taron sasantawa da ‘Yan Tawayen kungiyar FARC, ta isa Havana, Cuba, don fara tattaunawa yau. Shugaban tawagar, Humberto de la Calle, yace lokaci ya yi da ‘Yan Tawayen za su nuna cewar da gaske suke, don cim ma yarjejeniyar kawo karshen yakin da ake da su.

Mai shiga tsakanin rikicin Colombia Humberto De la Calle,a lokacin da yake saukadaga jirgi a kasar Cuba
Mai shiga tsakanin rikicin Colombia Humberto De la Calle,a lokacin da yake saukadaga jirgi a kasar Cuba
Talla

An kwashe tsawon shekaru da dama ana rikici a kasar Colombia, wanda ya yi sanadiyar dubban mutune tare da raba miliyoyin mutane da gidajensu.

Dukkaninin Bangarorin biyu sun bayyana fatar samun nasara a tattaunawar da za su fara.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.