Najeriya
An fadada aikin hako Mai a arewacin Najeriya
Bayan kwan-gaba-kwan-baya a game da aikin neman albarkatun man fetur a shiyyar arewa maso gabashin Najeriya, a yau Alhamis kusoshin kamfanin NNPC sun isa garin Bauchi bisa umurnin shugaban kasa Muhammadu Buhari, domin farfado da wannan aiki nan take, kamar yadda Shehu Saulawa ya aiko da rahoto daga Bauchi.
Wallafawa ranar:
Talla
An fadada aikin hako Mai a arewacin Najeriya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu