Najeriya-Nijar
‘Yan Najeriya sun koka ga matakin takaita cirar kudi a waje
Matakan da gwamnatin Nijeriya ta dauka na rage hada-hadar kudade daga ciki zuwa waje ta fara shafar mutanen da ke fita daga kasar zuwa wasu kasashe domin gudanar da harakokinsu na yau da kullum. Dalibai da ke karatu a kasashen waje matsalar ta shafe su sakamakon yadda ba za su iya cirar kudade daga bankuna ta hanyar amfani da katin ATM ba. Ibrahim malam Chillo ya aiko da rahoto daga Damagaram Jamhuriyar Nijar.
Wallafawa ranar:
Talla
'Yan kasuwar Najeriya sun koka ga matakin takaita cirar kudi a waje
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu