Nijar
Boko Haram ta kashe mutane 16 a Nijar
Mayakn boko haram sun hallaka fararan huka 16 a wani hari da suka kaddamar a wani kauye dake yankin kudu maso gabashin Jamhuriyyar Nijar kamar yadda Bako Mamadou magajin garin Bosso ya sanar a ayu asabar.
Wallafawa ranar:
Talla
A ranar 15 ga wannan watan na yuli ne ‘yan kungiyar ta Boko Haram suka bude wuta ga jama’ar dake gudanar da salla a wani kauye dake kusa da Bosso.
A bangare guda, dakarun kasar ta Nijar sun sanar da kashe yan Boko haram 32 daga ranar 15 zuwa 17 ga wannan wata na Yuli.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu