Isa ga babban shafi
Congo-Rwanda

AU ta bukaci Congo ta bayar da dama a yaki ‘Yan tawayen Rwanda

Kungiyar Kasashen Afirka ta AU ta bukaci Jamhuriyar Demokradiyar Congo ta bai wa dakarun Majalisar Dinkin Duniya damar taka rawa don fatattakar ‘yan tawayen Rwanda, bayan rashin jituwar da aka samu sakamakon zargin hafsoshin sojin kasar da cin zarafin Bil Adama. Shugaba Joseph Kabila ya yi watsi da bukatar Majalisar na hukunta hafsoshin sojin biyu ko kuma Majalisar ta cire hannunta a yakin.

Janar Joseph Nzabamwita a yankin Busura
Janar Joseph Nzabamwita a yankin Busura AFP PHOTO / STEPHANIE AGLIETTI
Talla

Boubacar Diarra, wakilin Afirka ta Gabas a taron Majalisar tsaro ta kungiyar kasashen Afirka ya ce bukatarsu shi ne ganin an hada karfi da karfe tsakanin sojojin Congo da na Majalisar domin murkushe yan tawayen.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.