Isa ga babban shafi
Mali

Mali: Sanogo na iya fuskantar hukuncin Kisa

Jagoran juyin mulkin kasar Mali Janar Amadou Sanago na iya fuskantar hukuncin kisa, sakamakon tarin laifukan da ake zarginsa da aikatawa a lokacin da ya kifar da Gwamnatin Farar hula da Amadou Toumani Toure.

Kaftin Amadou Sanogo wanda ya jagoranci hambarar da gwamnatin Mali
Kaftin Amadou Sanogo wanda ya jagoranci hambarar da gwamnatin Mali AFP PHOTO / ISSOUF SANOGO
Talla

Sabbin zarge-zargen kisa da ake zargin Sanogo sun hada da wani katon kabari shake da gawarwakin mutane sama da 30 da ake zargin shi ya kashe aka binne.

An Cafke Janar Sanago ne a watan Nuwamban bara sakamakon bacewar wasu mutane da suka kunshi Sojoji masu masa biyayya.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.