Isa ga babban shafi
Mali

Hukumomin Mali sun ce ba za su yi katsalandan a shari'ar Janar Sanogo ba

Ministan tsaron kasar Mali, Soumeylou Boubeye Maiga, ya yi alkawarin cewar ba zai yi katsalandan a shari’ar da ake yi wa Janar Ahmadou Haya Sanogo ba, wanda ya yi juyin mulki a kasar.

Janar Sanogo, tsohon shugaban gwamnatin mulkin sojan Mali
Janar Sanogo, tsohon shugaban gwamnatin mulkin sojan Mali AFP PHOTO / ISSOUF SANOGO
Talla

Yanzu haka dai Janar Sanogo na fuskantar tuhumar aikata kisa da kuma cin zarafin Bil Adama lokacin da ya yi juyin mulki a kasar.

Maiga ya ce zai bayar da hadin kai ga kotu duk lokacin da ta bukaci haka.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.