Najeriya
‘Yan Najeriya sun bayyana halin da suka shiga a Afrika ta tsakiya
A karshen makon da ya gabata ne Najeriya ta aika jirage zuwa kasar Jamhuriyar Tsakiyar Afrika, domin kwaso ‘yan kasarta da rikici ya rutsa da su. yanzu haka an kwaso fiye da mutane dubu daya, wadanda suka sauka a Abuja, babban birnin kasar. A cikin rahoton Kabir Yusuf, wasu daga cikin mutanen da suka dawo sun bayyana irin halin da suka shiga a Jamhuriyyar Afrika ta tsakiya.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: ‘Yan Najeriya sun bayyana halin da suka shiga a Afrika ta tsakiya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu