Nijar
Nijar ta kwashe ‘yan kasarta daga Afrika ta tsakiya
Da dama daga ‘yan kasar Nijar da ke zaune a kasar Jamhuriyar Tsakiyar Afrika da aka kwaso da adadinsu ya kai 678 sun iso gida inda suka samu gagarumin tarbe daga ‘yan uwa da abokan arziki da magabata. Daga Damagaram Ibrahim Malam Tchillo ya aiko da rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Nijar ta kwashe ‘yan kasarta daga Afrika ta tsakiya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu