Isa ga babban shafi
Majalisar Dinkin Duniya

An kaddamar da asusun tara kudade domin yaki da yunwa a Afirka

Majalisar Dinkin Duniya ta kaddamar da gidauniyar Dala bilyan biyu dan taimaka wa mutane miliyan 20 da ke fama da yunwa a nahiyar Afrika.

Buhunan abinci
Buhunan abinci Laura Angela Bagnetto
Talla

Shugabar sashen ayyukan jinkai ta Majalisar, Valerie Amos, ta ce adadin mutanen da ke fuskantar barazanar yunwa a nahiyar ya zarce yadda aka saba gani, kuma babu wata kungiya guda da za ta iya magance matsalar.

Amos ta ce kasashen da ke bukatar abincin sun hada da Burkina Faso, Cameroun, Chad, Gambia, Mali, Mauritania, Niger, Nigeria da Senegal.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.