Isa ga babban shafi
Najeriya

′Yan kasuwar Rimi da ta kone a Kano na kukan rashin samun tallafi

Bayan shafe shekara guda da gobarar da aka samu da ta kone kasuwar Muhammadu Abubakar Rimi wato Sabon gari kurmus, amma har yanzu ′yan kasuwar na korafin babu wani abu da ya zo hannunsu da sunan tallafi, duk kuwa da irin kudaden da suka ji an kawo daga bangarori daban daban da ke ciki da wajen jihar. Har zuwa yanzu dai ba a iya hakikance ainihin hasarar da ′yan kasuwar suka yi ba, lura da dimbin dukiya da kudaden da aka rasa. Wakilinmu a Kano Abubakar Isah Dandago wanda ya bi diddigin lamarin ya aiko da rahoto.

Wakilin RFI Hausa  a Kano Abubakar Dandago na tattaunawa da Gwamna Ganduje
Wakilin RFI Hausa a Kano Abubakar Dandago na tattaunawa da Gwamna Ganduje RFIHausa/Dandago
Talla

03:00

′Yan kasuwar Rimi da ta kone a Kano na korafin babu tallafin da suka samu

Abubakar Issa Dandago

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.