Kamaru
kasashen Afrika suna nazarin magance matsalar fashin jiragen ruwa
An bude taron kasashen da ke Yammaci da Tsakiyar Afrika a kasar Kamaru domin nazarin hanyar da za’a bi don magance matsalar da ake samu na fashin jiragen ruwa da kuma satar mai a tekun da ke Yankin Guinea. Rahotan hukumar da ke kula da sufurin jiragen ruwa, yace an samu karuwar fashin a mashigin ruwan Guinea, inda ya ribanya wanda aka samu. Daga zauren Taron wakilinmu Kabir Yusuf ya aiko da Rahoto
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: kasashen Afrika suna nazarin magance matsalar fashin jiragen ruwa
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu