Wasannin - Afcon
Za'ayi karan-batta tsakanin Senegal da Burkina Faso a wasan dab da na karshe
A wannan Laraba ne za a yi karan-batta tsakanin Senegal da Burkina Faso a matakin wasan gab da na karshe ko Semi-Final a gasar cin kofin Afrika da ke gudana a Kamaru. Ana kallon wannan fafatawa a matsayin zazzafa, ganin yadda kowanne bangare daga cikin kasashen biyu ke burin samun gurbi a wasan karshe na gasar. Kuna iya latsa alamar sauti domin sauraron rahotan Abdurrahman Gambo Ahmad da yanzu haka ke birnin Yaounde na Kamaru.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:44