Paris
Paris na neman karbar bakuncin Olympics 2024
Birnin Paris ya gabatar da kudirinsa na neman karbar bakuncin wasannin Olympics a 2024, wanda zai kasance shekaru 100 cur rabon da birnin ya karbi bakuncin wasannin. Birnin Paris ya dade yana neman karbar bakuncin wasannin tun a 1992 da 2008 da kuma 2012 da aka gudanar a London.
Wallafawa ranar:
Talla
Duk bayan shekaru hudu ne dai ake gudanar da wasannin Olympics, kuma a 2016 za a gudanar da wasannin ne a birnin Rio na Brazil.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu