Isa ga babban shafi
Turkiya

Kotu ta soma sauraren masu hannu a kokarin kifar da Gwamnatin Turkiya

A kasar Turkiya daga cikin mutane 47 da ake tuhuma da laifin yunkurin kashe shugaban kasar Recep Tayyip Erdogan a wani juyin mulkin da bai samu nasara ba ya amsa aikata laifin.

Tayyip Recep Erdogan da mai dakinsa kan hanyar su ta zuwa Tanzania
Tayyip Recep Erdogan da mai dakinsa kan hanyar su ta zuwa Tanzania Murat Cetinmuhurdar/Presidential Palace/Handout via REUTERS
Talla

Mutumin mai suna Sukru Seymen yace lallai ya shiga cikin yunkurin juyin mulki ko da rataye shi za’ayi.
Mutumin ya kuma ce, shi ba mabiyin Fethullah Gulen bane, sai dai Mustafa Kamal Ataturk.
Ana dai gudanar da shari’ar ce a dakin taron jama’a a wani gari mai suna Mugla.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.