Faransa
Wanda ya kai hari gidan tarihin Louvre da adda yaki magana
Masu Gudanar da bincike a Faransa sun fara yiwa mutumin da aka harba a gidan aje kayan tarihin Paris tambayoyi amma kuma yaki bada amsa, kamar yadda majiyar shari’a ta sanar da manema labarai.
Wallafawa ranar:
Talla
Bayanai sun ce masu gabatar da karar sun bukaci yiwa wanda ake zargin yunkurin kaiwa sojin dake gadin tarihin hari da wuka tambayoyi ne bayan ganin an fara samun lafiya sakamakon harbin da aka masa.
An dai harbi Abdallah El-Hamahmy, Dan kasar Masar a ciki ne ranar juma’ar da ta gabata.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu