Italiya
Girgizar kasa ta hallaka mutane 38
Akalla mutane 38 ne aka tabbatar da mutuwar su a kasar Italia sakamakon girgizar da aka samu a tsakiyar kasar a safiyar yau.
Wallafawa ranar:
Talla
Kafofin yada labaran kasar sun ce girgizar kasar mai karfin sama da maki 6 ta lalata gidaje da dama a kauyukan dake Yankin.
Magajin Garin Accumoli, Stefano Petrucci yace bayan ta’adin da aka samu yanzu haka basu da wuta da layukan tarho.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu