Mu Zagaya Duniya
Muhimman labarun lamurran da suka wakana a cikin mako
Wallafawa ranar:
Kunna - 20:03
Rundunar sojin Isra’ila ta ce dakarunta sun kai farmakin wucin gadi a arewacin yankin Zirin Gaza ta kasa a cikin daren ranar Alhamis, inda suka yi arrangama da mayakan Hamas a matsayin sharar fagen shirinta na kaddamar da gagarumin farmakin murkushe kungiyar ta Hamas