Isa ga babban shafi
Mu Zagaya Duniya

Muhimman labarun lamurran da suka wakana a cikin mako

Wallafawa ranar:

Rundunar sojin Isra’ila ta ce dakarunta sun kai farmakin wucin gadi a arewacin yankin Zirin Gaza ta kasa a cikin daren ranar Alhamis, inda suka yi  arrangama da  mayakan Hamas a matsayin sharar fagen shirinta na kaddamar da gagarumin farmakin murkushe kungiyar ta Hamas

Yankin Zirin Gaza
Yankin Zirin Gaza AP - Abed Khaled
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.