Isa ga babban shafi
Mu Zagaya Duniya

Bitar labaran mako: Yadda aka ceto daliban Kuriga a Kadunan Najeriya

Wallafawa ranar:

Shirin 'Mu Zagaya Duniya' na wannan mako tare da Rukayya Abba Kabara ya yi bitan wasu daga cikin labaran da suka fi daukar hankali a makon da ya wuce ciki har da labarin yadda gwamnatin Najeriya ta ceto daliban Kuriga da ke Jihar Kaduna tare da sada su da iyalan su.

Gwamnan Kaduna Uba Sani a yayin mika daliban makarantyar Kuriga ga iyayensu.
Gwamnan Kaduna Uba Sani a yayin mika daliban makarantyar Kuriga ga iyayensu. © Kaduna State Governor
Talla

Akwai dambarwar da ta zagaye batun karin kudin aikin hajji da ya gigita maniyyatan Najeriyar, sai dai kuma gwamnati ta kawo dauki a wasu jihohin.Zakuji yadda harin ta’addanci mafi muni a Rasha ya hallaka mutane sama da 130, kuma tuni wadanda aka kama suka amsa laifin su.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.