Isa ga babban shafi
Mu Zagaya Duniya

Bitar labaran mako- 'Yan bindiga sun yi awon gaba da tarin daliban jami'ar Gusau

Wallafawa ranar:

Shirin Mu zagaya duniya tare da Nura Ado Suleiman kamar kowanne mako ya yi bita ne kan muhimman labaran da suka faru a makon da muka yi bankwana da shi, inda a cikinsa za ku ji yadda 'yan bindiga suka sace gomman dalibai a Jami'ar tarayya ta birnin Gusau a jihar Zamfara.

Jami'an tsaron Najeriiya a yankin da 'yan bindiga suka kai farmaki tare da sace dalibai.
Jami'an tsaron Najeriiya a yankin da 'yan bindiga suka kai farmaki tare da sace dalibai. AP - Ibrahim Mansur
Talla

Haka zalika a cikin shirinza ku ji yadda Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya sha alwashin daukaka kara bayan matakin kotun sauraren kararrakin zabe na kwace nasarar da ya yi a zaben watan Maris.

Bugu da kari shirin ya leka sauran sassan Duniya dauke da muhimman labarai na wannan mako, ciki kuwa har da dambarwar bakin haure a Italiya baya ga ziyarar Sarki Charles na 3 a Faransa baya ga ziyarar Fafaroma Francis.

Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakken shirin.....

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.