Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Malam Isa Sanusi kan warware rikicin ECOWAS da Nijar da Mali da Burkina Faso

Wallafawa ranar:

Kungiyar ECOWAS na ci gaba da lalubo hanyar warware rikicin da ke tsakanin ta da kasashen Nijar da Mali da kuma Burkina wadanda sojoji suka yi juyin mulki. Tuni kungiyar ta sanya musu takunkumin karya tattalin arziki, yayin da su kuma kasashen suka ce sun fice daga cikinta. A karshen wannan makon ne ake saran ECOWAS ta gudanar da taro na musamman domin nazari a kan rahotannin da take karba dangane da wadannan kasashe.

Malam Isa Sanusi, daraktan kungiyar Amnesty International a Najeriya.
Malam Isa Sanusi, daraktan kungiyar Amnesty International a Najeriya. © Amnesty International
Talla

Dangane da wannan takun saka, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da daraktan Kungiyar Amnesty International a Najeriya, Malam Isa Sanusi.

Ku latsa alamar sauti don sauraron tattaunawarsu........  

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.