Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Fassarar hirar zababben shugaban Nijar da sashen Faransanci na RFI

Wallafawa ranar:

A zantawarsa ta farko tun bayan da aka zabe shi a matsayin sabon shugaban jamhuriyar Nijar, Bazoum Mohamed ya shaida wa radio France international cewa ba ya da niyyar shiga tattaunawa da ‘yan ta’adda da ke kai wa kasar hare-hare, a daidai lokacin da mahukunta a makociyar kasar wato Mali ke cewa a shirya suke su fara tattaunawa da kungiyoyin da ke ikirarin jihadi. wannan dama wasu karin muhimman batutuwa na kunshe cikin fassarar tattaunawar ta Bazoum da RFI da kuma France 24.

Zababben shugaban Jamhuriyyar Nijar Mohamed Bazoum.
Zababben shugaban Jamhuriyyar Nijar Mohamed Bazoum. © RFI
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.