Bakonmu a Yau
Bazoum Mohamed kan mayakan Boko Haram da ke mika wuya a Nijar
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:04
A Jamhuriyar Nijar dimbin magoya bayan kungiyar Boko Haram da dama ne ke ajiye makamai tare da mika kansu ga mahukuntan kasar, Ministan cikin gidan kasar Bazoum Mohamed, ya yi wa Abdoulkarim Ibrahim Shikal karin bayani a game da wadanda suka mika makamansu.