Ana cikin fargaba a Nijar bayan cikar wa'adin ECOWAS
Yayin da wa’adin da kungiya ECOWAS ta baiwa sojojin da suka kwace mulki a Nijar ya cika, wasu jama’a a sasan kasar na rayuwa cikin zaman dar-dar da fargaba.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Haka zalika, kungiyoyin tsoffin yan tawayen arewacin kasar sun bayyana goyan su ga sojojin da suka yi juyin mulki tareda yin kashedi ga kungiyar CEDEAO.
Yadda mazauna Nijar ke cikin fargaba bayan cikar wa'adin ECOWAS
Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken rahoton da Oumarou Sani ya gabatar game da halin da ake ciki a kasar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu