Isa ga babban shafi
Nijar

MDD ta nemi Nijar ta dauki matakan tsaro a sansanonin 'yan gudun hijira

Babban Sakatare Janar na MDD Ban Ki-moon ya bukaci Gwamnatin kasar Nijar da ta karfafa matakan tsaro a sansanonin ‘yan gudun hijira bayan da wasu ‘yan bindiga suka kai wani kazamin hari da ya kashe sojan Nijar 22 da aka girke a wani sansani na ‘yan gudun hijira daga kasar Mali.

Babban Sakatare Janar na MDD Ban Ki-moon
Babban Sakatare Janar na MDD Ban Ki-moon RIJASOLO / AFP
Talla

Yayin wannan hari na shekaranjiya Alhamis an kuma kona wata motar daukan marasa lafiya sannan aka wawushe kayayyakin da aka tara a sansanin ‘yan gudun hijiran.

Babu dai abinda ya sami ‘yan gudun hijiran da aka tara a wajen.

 

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.