Buhari ya kaddamar da shirin binciko danyen mai a jihar Borno
Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari ya kaddamar da aikin bincike da hakar albarkatun mai a wasu rijiyoyi da ake kira WADI B a karamar hukumar Jere ta jihar Borno.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Kunna - 01:33
Wannan na zuwa ne bayan da shugaban ya halarci bikin bude matatar man fetur da iskar gas, da kamfanin hamshakin mai kudin nan na Afirka wato Aliko Dangote ya samar a birnin Legas da ke kudancin kasar.
Najeriya na daga cikin kasashen da ke kan gaba-gaba a duniya, wajen fitar da danyen man fetur zuwa kasawannin duniya.
Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken rahoton da Binyaminu Yusuf ya gabatar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu