Isa ga babban shafi

'Yan Najeriya na korafi kan tsadar wutar lantarki duk da karancinta

Duk da karin kudin wutar lantarki da gwamnatin tarayyar Najeriya ta yi a farkon wannan shekarar da sama da kashi 160, don inganta yanayin samar da wutar, al’ummar kasar na korafi kan biyan makudan kudade, alhali kuwa ba sa samun wutar da suke bukata. 

'Yan Najeriya na kokawa kan matakin kara farashin wutar lantarki da kashi 50.
'Yan Najeriya na kokawa kan matakin kara farashin wutar lantarki da kashi 50. REUTERS/Christian Hartmann
Talla

Gwamnnatin Tarayyar Najeriya ta ce matsaloli masu tarin yawa ne suka haddasa karancin wutar lantarki da ake fuskanta a duk fadin kasar.

To sai dai ministan makamashi na kasar Abubakar Aliyu wanda ya sanar da hakan, ya ce yanzu haka gwamnati na iya kokarinta domin shawo kan lamarin.

Shiga alamar sauti domin sauraron rahoton Khamis Saleh.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.