Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Kamfanin Dangote ya kaddamar da sabuwar matatar man fetur a Najeriya

Wallafawa ranar:

A yau  Litinin ake sa ran shugaban Najeriya Mohd. Buhari ya kaddamar da sabuwar matatar man kamfanin Dangote da aka gina a birnin Lagos, wadda ake sa ran za ta rika tace gangar mai dubu 650 kowacce rana domin rage wahalar shigar da tacaccen mai cikin kasar. 

Alhaji Aliko Dangote.
Alhaji Aliko Dangote. © Twitter/Dangote Group
Talla

Dangote ya ce ya kwashe shekaru sama da 20 yana bukatar sanya hannu a harkar man fetur da iskar gas, amma sai ya fuskanci kalubale daban-daban, wadanda daga bisani ya shawo kansu, abin da ya kai ga gudanar da wanann biki na yau. 

Abin tambayar shine, ko samar da matatar man hakan zai taimaka wajen magance matsalar karancin fetur a kasar  da ke Yammacin Afirka? 

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken shirin.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.