Rahoto kan yadda wakilan jam'iyyu suka fice daga zauren tattara sakamakon zabe
Ana cigaba da tattara sakamakon zaben shugaban kasa da ya gudana a ranar asabar din da ta gabata a tarayyar Najeriya, inda ya zuwa daren jiya aka sanar da sakamakon jihohi 14. Wakilinmu na Abuja Mohammed Sani Abubakar na dauke da rahoto.
Wallafawa ranar: