Najeriya
'Yan bindiga sun kashe mahalarta bikin aure a Sokoto
Wasu 'yan bindiga sun kai hari a wurin wani bikin aure tare da kashe akalla mutane 6, yayinda wasu da dama kuma suka jikkata. Gwamnan jihar Aminu Waziri Tambuwal ya bayyana maharan a matsayin 'yan bindigan da aka fatattaka daga jihar Zamfara. Kuna iya latsa alamar sautin da ke kasa domin sauraren cikakken rahoton wakilinmu Faruk Yabo.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto kan kashe mahalarta bikin aure a Sokoto
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu