Isa ga babban shafi
Najeriya

EFCC ta sha alwashin kwato kudaden Najeriya

Hukumar da ke yaki da masu yiwa tattalin arzikin Najeriya zagon kasa EFCC ta sha alwashin kwato dukkanin kudaden da aka sace wajen sawo makamai domin yaki da mayyakan Boko Haram da ke ci gaba da kashe dubban mutane a arewacin kasar.

Hukumar da ke yaki da masu yiwa  tattalin arzikin Najeriya zagon kasa EFCC
Hukumar da ke yaki da masu yiwa tattalin arzikin Najeriya zagon kasa EFCC RFI / Pierre Moussart
Talla

Hukumar na ci gaba da samu goyan baya daga hukumomin kasar kan aikin su,yanzu haka rahotani  sun tabbatar da  kokarin da jami'an hukumar keyi domin kwato wasu kudaden da aka sace.

Shugaban riko na Hukumar ta EFCC Ibrahim Magu yace sun samu karfin da basu tsoron kowa.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.