Najeriya
Matsalar tsaro na yi wa karatu illa a arewancin Najeriya
Hare-haren 'yan bindiga da na kunar bakin-wake kan makarantu, na neman durkusar da ilimi a shiyyar arewa maso gabacin Najeriya. Yayin da iyaye suka fara janye yaransu a makarantu. Wannan ne ya sa Kungiyar malaman makarantu na shiyar suka yi kashedi ga gwamnatin Tarayya akan ta sake lale. Daga Bauchi Shehu Saulawa ya aiko da Rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Matsalar tsaro ga Ilimi a Najeriya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu