Najeriya
Masu Bara suna karo da Jami’an KAROTA a Kano
A dai dai wani lokaci da Gwamnatin Jihar Kano a arewacin Najeriya ke ikirarin shirin kawar da barace-barace a Birane da kewayen Jihar, masu ruwa da tsaki a sabgar almajiranci na ci gaba da adawa da shirin. Gwamnatin Jihar ta Kano na aiwatar da wannan manufa ce ta hannun Hukumar lura da da’ar kan tituna, wato KAROTA. Wakilinmu da ke Kano Abubakar Isa Dandago ya aiko da rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
RAHOTO: Al Majirai suna karo da Jami’an tsaron Karota a Kano
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu