Najeriya
Marayun Kano sun yi Bukin Sallah tare da Gwamnati
Gwamnatin Jihar Kano a Tarayyar Najeriya ta shiryawa marayu wata liyafa a lokacin bukukuwan karamar Sallah, a wani bangare na jan su a jiki tamkar dai takwarorinsu da ke rayuwa tare da iyayensu. Wakilinmu na Kano Abubakar Isa Dandago, ya halarci bukin ga kuma Rahoton tsaraba da ya aiko.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Marayun Kano sun yi Bukin Sallah tare da Gwamnati
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu