COP26-MDD
Shugabannin kasashen Duniya na son kara kaimi a yaki da dumamar yanayi
Shugabannin kasashen duniya sun hallara a birnin Glasgow na Scotland don gudanar da taro a kan matsalar sauyin yanayi kamar yadda Majalisar Dinkin Duniya ta shirya, inda mai masaukin baki, Firaministan Birtaniya Boris Johnson ya yi kira da a kara azama a kan dakile matsalolin na dumamar yanayi da tuni Duniya ta fara fuskantarsu.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:17