Amurka na fatan cimma jituwa da Iran kan shirinta na nukiliya
Amurka ta gabatar da wasu shawarwari ga hukumomin kasar Iran dangane da makomar yarjejeniyar nukiliyar da kasar ta cimma da manyan kasashen duniya.
Wallafawa ranar:
Wakilan da Amurka ta aike Vienna a zaman tattaunawa da Iran na taka cancan yanzu haka duk da cewa ana sa ran kasar ta Iran za ta kawo sauyi tareda mutunta wasu daga cikin sharudodin da aka gindaya mata a baya.
Sai dai mai magana da yahun kasar ta Iran a wannan zama Abbas Araghchi y ace babu wata tanttama daga kasar sa,fatan sa shine sauran kasashe sun mutunta bukatun kasar ta Iran ga baki daya,hakan zai kai ga cimma matsaya ta gari tsakanin Iran da sauran kasashen Duniya.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu