Isa ga babban shafi
Amurka

Amurka tace Belmoktar ne ya kai hari a Algeria

Hukumomin shari’a a kasar Amurka, sun bayyana Moktar Belmoktar wanda aka ce shi ne shugaban kungiyar Alqa’ida a yankin Magreb da kuma Sahel, a matsayin wanda ke da hannun wajen kai harin da ya yi sanadiyyar mutuwar mutane 38 a wani kamfanin gas da ke kasar Algeria cikin watan janairun wannan shekara.

Mokhtar Belmokhtar
Mokhtar Belmokhtar REUTERS
Talla

Amurka dai na zargin shugaban na AQMI ne da hannu wajen aikata laifuka akalla 8 da suka hada da taimakawa Alqa’ida domin aikata ta’addanci da kuma laifin kisan kai.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.