Isa ga babban shafi
Faransa

Al Qaeda ta aiko wa Faransa da sakon gargadi a Twitter

Kungiyar al Qaeda a reshen Maghrib ta bude shafin Intanet na Twitter tare da aike wa Faransa da sakon gargadin kisan Faransawan da kungiyar ta sace. Sakon na Twitter ya ambaci sunan shugaban Faransa François Hollande tare da alamar tambayar ko zai iya kubutar da Faransawan da ke hannunsu.

Sakon gargadi da al Qaeda ta aiko wa Faransa
Sakon gargadi da al Qaeda ta aiko wa Faransa
Talla

Tun a watan Janairu ne Faransa ta kaddamar da yaki da ‘Yan tawayen Mali.

Amma tsakanin watan Satumban 2010 zuwa yanzu Faransawa 14 ne aka sace a yammaci da Arewacin Afrika

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.