Philippines
Adadin wadanda suka mutu a Philippines sun haura 1,000
Hukumomin Kasar Philippines sun ce adadin mutanen da suka rasa rayukansu a bala’in ambaliyar ruwan kasar, sun zarce 1,000. Babban jami’in kula da jinkai, Benito Ramos yace sun samu gawawaki 957 yanzu haka, yayin da aka tabbatar da mutuwar mutane 49.
Wallafawa ranar:
Talla
Yau ake saran shugaba Benigno Acquino zai kai ziyara yankin don ganewa idonsa halin da ake ciki.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu